text
stringlengths
18
125
clean_label
stringclasses
5 values
clean_label_id
int64
0
4
noisy_label
stringclasses
5 values
noisy_label_id
int64
0
4
‘Yan Bangar Siyasa Sun Kai Wa Wasu Kusoshin Jam’iyyar APC Hari a Yola
Politics
3
Politics
3
INEC Ta Dauki Alhakin Dage Zabe, Ta Musanta Cewa An Yi Mata Shisshigi
Politics
3
Politics
3
Sashin Majalisar Dinkin Duniya Yayi Ikirarin Cewa Kazantarciyar Iska Na Kawo Cutar Kansa
World
0
Health
2
Za A Kashe Naira Miliyan 4 Kan Ciwon Tarin Fuka A Jihar Kebbi
Health
2
World
0
Cibiyar raya kasashe ta Amurka zata samar da sinadarin gina jiki ga kananan yara
Health
2
World
0
Kasashen G7 Na Taron Koli a Faransa
World
0
World
0
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo Ta Mayar Wa IPOB Martani
Politics
3
Nigeria
1
An samu ci gaba a yaki da tarin fuka
Health
2
World
0
Ana Ci Gaba da Zaman Dar-dar Tsakanin Amurka da Turkiya
World
0
World
0
Ana fama da masifar cutar kwalara a Afrika ta Yamma
Health
2
Health
2
Majalisar Dinkin Duniya Tace An Sami Ci gaba A Yaki Kan Kanjamau
Health
2
World
0
An Shawarci Trump a Kan Abubuwan da Zai yi a Ziyararsa a Korea ta Kudu
World
0
World
0
Sudan Ta Kudu: Kiir Da Machar Sun Gana A Shirin Kafa Gwamnati
Africa
4
Africa
4
APC: Hukumar Zaben Najeriya Ta Ki Karbar Sunayen ‘Yan Takarar Zamfara
Politics
3
Politics
3
Najeriya : Wasu Manoman Shinkafa Sun Koka Kan Tallafin Da Gwamnati Ta Basu
Nigeria
1
World
0
INEC Ta Amince A Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe
Politics
3
Politics
3
‘Yan Daba Sun Ci Karensu Babu Babbaka a Zaben Jihar Kano
Politics
3
Nigeria
1
Rufe Kan Iyakar Najeriya Da Benin Ya Shafi Harkokin Kasuwanci
Africa
4
World
0
Kwamitin Sulhu Akan Rikicin Yemen Ya Fara Zama
World
0
World
0
An Sami Karancin Fitowar Masu Zabe A Jihar Legas
Politics
3
Nigeria
1
Sace Mutane Ya Zama Yayi
Nigeria
1
Nigeria
1
Akwai Fargabar Babbar Rigima Na Tafe Saboda Sabon Matsayin Amurka Kan Birnin Kudus
World
0
World
0
Jihar Osun Na Shirin Amfani Da Fasahar Zamani Wajen Dakile Rikici
Nigeria
1
Nigeria
1
Rufe Iyakokin Najeriya Ya Shafi Kasuwancin 'Yan Kasar Mazauna Nijar
Africa
4
Africa
4
Shugaba Macron Ya Rika Auna Kalamansa Kafin Ya Furta Su-Bolsonaro
World
0
Nigeria
1
PDP Ta Koka Da Kama Wasu Jigajiganta a Kaduna
Politics
3
Politics
3
Amurka Ta Sakawa Venezuela Takunkumin Karya Tattalin Arziki
World
0
World
0
Jirgin Saman Ethiopia Da Yayi Hatsari Yabi Duk Ka'idojin Da Ya Kamata Ya Bi
Africa
4
Nigeria
1
An Yi Garkuwa Da Attajirin Matashi a Tanzania
World
0
World
0
Akalla Mutane Takwas Motar da Ta Kutsa cikin Jama'a a Birnin New York Ta Kashe
World
0
World
0
BOKO HARAM: Kamaru Zata Girke Dakaru Kan Iyakar Kasar Da Najeriya
Africa
4
Africa
4
Shugaba Buhari Ya Je Ta'aziyya Ma Iyalan Marigayi Shugaba Shagari
Nigeria
1
Nigeria
1
NIJAR: 'Yan Adawa Na Zargin Jam'iya Mai Mulki Da Fara Yakin Neman Zabe
Africa
4
Africa
4
An Sake Arangama Tsakanin Masu Zanga Zanga Da 'Yan Sanda A Hong Kong
World
0
World
0
Baban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, ya kai ziyara kasashen Afrika wadanda suke fama da anobar Ebola,
Health
2
World
0
Kungiyar AU Ta Dakatar Da Hulda Da Sudan
Africa
4
Africa
4
Batun Zaman Lafiya Da Tsaron Kasa Na Sa a Gaba - Seiyefa
Nigeria
1
World
0
Ana Neman Wani Gungun Birrai Ruwa a Jallo
World
0
World
0
Najeriya Ta Kori Indiyawa 36
World
0
Africa
4
An Kafa Kungiyar Hana Shan Miyagun Kwayoyi A Najeriya
Nigeria
1
Nigeria
1
Mutanen Sudan Sun Kara Kaimi Wurin Matsawa Sojojin Kasar Lamba
Africa
4
World
0
Ma'aikatan Gwamnatin Jihar Neja Sun Ki Komawa Bakin Aiki
Nigeria
1
World
0
Hana Shiga Da Abinci Da Magunguna Kisan Kiyashi Ne - Guaido
World
0
World
0
Yan Sandan Kasar Myanmar Sun Raunata 'Yan Rohinja Mutum 4
World
0
World
0
Kungiyar Kwadago Ta Najeriya Ta Yi Tir Da Hallaka ‘Yan Najeriya A Afurka Ta Kudu
Africa
4
Africa
4
Wani Malamin Firamare Ya Yiwa Dalibarsa Ciki
Nigeria
1
Nigeria
1
Hukumomin Najeriya da Nijer na Kara Azamar Hana Ebola Shiga Kasashen
Health
2
World
0
Dalilin Kaddamar Da Doka Kan Yin Wa'azi a Kaduna - Shagali
Nigeria
1
World
0
Sultan Sa’ad Abubakar Na Uku Ya Kafa Kwamitin Yaki Da Polio
Africa
4
World
0
Matsalar Satar Jama'a a Wasu Sassan Arewacin Najeriya Na Kara Ta'azzara
Nigeria
1
World
0
Me Ake Ciki Game Da Cutar Zika Yanzu A Duniya?
Health
2
Health
2
Trump Na Shirin Ganawa Da Jami'an Gwamnatinsa Kan Guguwar Irma
World
0
World
0
Babu Kasar Duniya Da Aka Ci Amanarta Kamar Najeriya-Muhammadu Buhari
Nigeria
1
Nigeria
1
Firayin Minista May Na Kokarin Shawo Kan 'Yan Majalissar Ta Akan Fita Daga EU
World
0
World
0
Yan Sa Kai Sun Dakile Harin Boko Haram A Madagali A Adamawa
Nigeria
1
Nigeria
1
An Roki Al'ummar Kano Da Su Rungumi Yaki Da Polio
Health
2
Nigeria
1
Mun Amince Da Hukuncin Kotun Koli – Inji Gwamnatin Abdul’aziz Yari
Politics
3
Nigeria
1
Wata ba-Yazidiya Da Wani Baki Sun Ci Lambar Yabo ta Nobel
World
0
World
0
Masanan Kimiyya Sun Baiyyana Maganin Kanjamau Mai Inganci
Health
2
World
0
Wasu 'Yan Jam'iyyar APC A Adamawa Da Taraba Suna Matsa Lamba Abi Tsarin Kato Bayan Kato.
Politics
3
Politics
3
Zan Ta Da Batun Rikicin Gabashin Ukraine Idan Na Hadu da Zelenskiy - Putin
World
0
World
0
Muzaharar Mabiya Darikar Shi'a Albarkacin Ranar Ashura a Nijar
Africa
4
Africa
4
Dukkan Yaran Dake Jihar Edo Zasu Yi Rigakafin Cutar Polio Nan Da Karshen Shekarar Nan
Health
2
Health
2
Kungiyar Kwadago Na Shirin Tafiya Yajin Aiki Kan Albashi a Najeriya
Nigeria
1
Nigeria
1
Janhuriyar Nijar: 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Yankin Tilaberi
Africa
4
Africa
4
Yan Majalisa Sun Kara Biliyan N23.7 A Kasafin Kudi Don Aljihunsu
Politics
3
World
0
Jerin Sunayen Sabbin Ministoci A Najeriya Da Shugaba Buhari Ya Zaba
Politics
3
Nigeria
1
An Yi Barazanar Fallasa Barayin Biro a Sudan Ta Kudu
Africa
4
Africa
4
Taron Zaman Lafiya Tsakanin Falastinawa Da Isra'ilawa
World
0
Nigeria
1
Fiye Da Mutane Miliyan 7 Ke Shan Maganin Cutar HIV A Africa
Health
2
Health
2
Zanga-Zanga Na Ci Gaba Da Karuwa a Hong Kong
World
0
World
0
Ma'aikatan Kamfanin Sadarwa Na Orange Nijar Sun Shiga Yajin Aiki
Africa
4
Africa
4
Har Yanzu Kananan Yara Da Dama Suna Mutuwa A Najeriya
Health
2
World
0
Jihar Abiya Ita Ce Takwas a Cikin Jihohin Masu Yawan Kanjamau a Nigeriya
Health
2
Nigeria
1
An Kama Wani Dan Najeriya Da Makamai A Jamhuriyar Nijar
Africa
4
Africa
4
Kim: Muna Tauna Tsakuwa Ne Don Shaidawa Aya Karfin Mu
World
0
Nigeria
1
Jamus Zata Hada Hannu Da Najeriya A Fannin Kiwon Lafiya
Health
2
World
0
JUMMAI ALI: Health Magazine, Fabrairu 06, 2015
Health
2
Nigeria
1
Matsalar Fara Ta Addabi Manona A Nijar
Africa
4
Africa
4
Amurka Ta Ce Zata Ci Gaba da Kare Korea Ta Kudu Daga Barazanar Korea Ta Arewa
World
0
World
0
Mamar Taraba Ta Musanta Janyewa Daga Takarar Gwamnan Taraba
Politics
3
Nigeria
1
Kasar Jamus Na Taimakawa Wajen Samar Da Zaman Lafiya a Jihar Filato
World
0
World
0
Nau'o'in Cutar Ebola
Health
2
Health
2
Shugaba Xi Jinping Ya Yi Na’am Da Kulla Yarjejeniya
World
0
World
0
Sama Da Mutane Miliyan Daya Ke Ba Haya A Fili A Najeriya:UNICEF
Health
2
World
0
Sashin Arewa - Maso Gabas Ke Da Kashi 65.2% Na Ciwon Inna
Health
2
World
0
Ranar Bikin Matasa Ta Duniya
World
0
World
0
Tankar Mai Ta Kashe Mutum 57 a Tanzania
Africa
4
Nigeria
1
Dangantaka Ta Yi Tsami Tsakanin Najeriya Da Afirka Ta Kudu
Africa
4
Africa
4
Jakadan Amurka Na Nijar Ya Shirya Liyafar Bude Baki Ma Musulmin Kasar
World
0
Africa
4
Majalisa Ta Yi Watsi Da Irin Yarjajjeniyar Da May Ta Cimma Ta Barin EU
World
0
World
0
An Tuhumi Mutumin Da Ya Kashe Musulmi 51 a New Zealand
World
0
World
0
Shugaban Kasar Jamhuriyar Benin Ya Ziyarci Shugaban Nijer
Africa
4
Africa
4
Gwamnatin Najeriya ta Bada Kyautar Maganin Cutar Kwalara ga Jihar Nasarawa
Health
2
Health
2
Za A Baiwa Matashiyar Nan Rahaf Mafaka A Australia
World
0
World
0
Hukumar Zaben INEC Ta Ce Ta Yi Tanadi Domin Nakasassu
Politics
3
Politics
3
Ina da ciki menene ya kamata in yi- ko kuma kada in yi- domin kula da kaina da jaririn dake ciki na? (chigabawa)
Health
2
World
0
Shugabannin Amurka da Rasha zasu mara wa Majalisar Dinkin Duniya baya domin warware rikicin Syria
World
0
World
0
Ana Korar Sama Da Mutane Dubu 12 Daga Inda Suke Zaune A Kenya
Africa
4
World
0
Wadanne Kalubale Ke Gaban Sabon Shugaban Kungiyar ECOWAS?
Africa
4
Africa
4